
30/07/2025
•JAMA'ATU MEDIA📡 & PUBLICATIONS📃
Bismillahirrahmanirrahim, Allahumma Salli Ala Nabiyyunal Ummy Wa'ala Alihi Wasahbihi Ajma'in.
________________________________
MANEMA LABARAI:
Wadannan Wasu Rukunin Ma'aikata Ne Daga Bangaren Blogger's Department Akarkashin Jama'atu Media & Publication, Wadanda Aikinsu Shine Nemo Labarai Daga Kowa Bangare Na Tafiyar Jama'atu Ahbabu Rasulillahiﷺ Domin Musaka Acikin Rahotanmu Na Mako Wanda Muke Gabatarwa Duk Ranar Lahadi.
Ga Wakilan Namu Dakuma Bangaren Dasuke Kula Dasu Kamar Haka:
1- Bangaren Sha'irai🎤
Real Ibrahim NA Sidi Gombe
08027376562📲
2- Bangaren Ciyamomin Jama'atu Da Makarantar Baba Sidi📚
Nazifi NA Sidi Dambatta
09034012288📲
3- Bangaren Guard Da Saki:
Abubakar Aliyu Abubakar Keffi
08165220879📲
4- Bangaren Media Da Babban Kwamiti Na Janbulo:
Muhammad Sidi Janbulo
08064696710📲
5- Bangaren Medical:
Sunusi Sani Azare
08100829718📲
Wadannan Sune Wakilanmu Ako Ina, Don Haka Duk Mai Son Bada Wani Labari Ko Bayani Sai Yayi Kokarin Neman Wakili Na Wannan Bangaren Dayakeso Yabada Labari Ko Rahoto, Munyi Wannan Tsari Ne Domin Kara Karfafar Gwiwar Kowana Bangare Dakuma Kara Kullah Alaka Cikin Zarafin ANNABIﷺ Sannan Asanarwa Duniya Yadda Ake Samun Cigaba Da Nasarori Cikin Lamarin ANNABIﷺ
.✍️NATIONAL REPORTER/HEAD BLOGGERS DEPART:NAZIFI NA SIDI
09034012288.
BLOGGERS DEPARTMENT 29/JULY/2025.