09/06/2023
[Ko wace Cuta da maganinta part10]
———————————————————
Bismillahirrahmanirrahiem
masu sauraron mu da karanta, ko bibiyar shafin mu da muke bayanin cutuka da k*ma magungunansu
Assalamu alaik*m wa rahmatullahi wa barakatuh.
Muna nan dai a cigaba da bayani dangane da abinda ya shafi wasu matsaloli da suke haifuwa izuwa fatar ka, wanda ita k*ma fatar ka din itace take bayuwa kai tsaye izuwa fito da gashi mai kyau ko akasin haka.
Bayan munyi magana game da amosani na ka, da illarsa da maganinsa, kadan daga cikin maganinsa mukazo maukai maganaAkan [kora], illarsa da magungunansa da k*ma abinda ke haifar dashi. Kari akan wannan bangare da zamu takaita akansa shine
Akan samu wani lokacin wato cuta ta wata halitta daga cikin halittocin ubangiji k**ar kwari su dinga shiga. kan mutum, wannan ya danganta da inda yake kwana da k*ma rashin tsaftar wurin, Idan nace kwari, k**ar su kudin cizo, kudin cizo kwaro ne, sannan akansamu kaska takan shiga kai, wanda k*ma idan s**a shiga suna haifar da lalacewar fatar ka tunda ciwon wuin suke, suna tsotsar jini a gurin, matsala ce babba, k*ma jini sai sun zuba cuta,
To idan aka samu wannan gaskiya akwai bukatar ayi gaggawa, daga mace har namiji, shik*ma ana gane shi ne, zamu iya shigo da kwarkwata itama zata iya shigowa ciki, to idan an samu wannan wajibi ne a dinga aske kai akai akai, s**ace kada a dinga wuce kwana uku da yawaita dafa ruwan zafi a dinga w**kewa da sabulun zaitun da safe da dadre k*ma a w**ke da ruwan zafi a w**kw da sabulun habba, a dinga yawaita haka tare da binsa da man kuzbarah, To inshallah wannan kwari zasu kau daga wurin, Kuma a dinga tsaftace inda ake kwanciyar ko ake sa ran ana dibar kwarin a gurin
To amma idan ya zamanto kaska ce, Domin tafi divan jini ita tafi illah sosai dan ko a dabba zakaga idan kaska ta shiga jikinta tana wahalar da ita sosai, Ma’ana idan ba kudin cizo bane ba kwarkwata bace, in aka gano Wato kaska ce, Wani zai iya mamaki ya za’ayi kaska ta hau kan mutum har ta cije shi, kai da kake da kulaawa da hankali da tsafta haka zaka gani, Amma akan samu mahaukata wanda suke yawo da kaya karshe abun ya dinga cutar dasu, yayin da akazo za’a musu maganin abun to anan muke magana To babu laifi sai a aske kan shi wannan mara lafiyan, Bayan an aske sai a samo garin habbatussaudah a hada da garin kusdul hindi, da hulba a dafa su gaba daya, to sai a cire kansa a cude shi da sabulun salo ana w**kewa da wannan ruwan haka za’a yimasa Sau uku kullum har kwana bakwai, ana haka, Amma za’a bashi man habba ya dinga shan cokali biyu sau uku, Biyu da safe, biyu da rana, Biyu da dare dan dawo da wannan jini da aka rasa sanna k*ma babu laifi in anyi wannan, in an kwana biyu a samu tumatur a dinga matse masa k**ar rabin kofi sai k*ma. a hada a dinga sa masa gishir kadan da dan suga kadan ana dumamma masa ana bashi yana sha, dan dawo masa wannan jini da ya rasa da k*ma kau da wannan cuta da dafin wannan kaska, Inshallah cutar zata tafi.
Idan k*ma matsala ce ta {kwarkwata}, idan mace ce to ba sai an aske kan ba,babu laifi a daka garin habbatussaudah ya daku, in ya daku to sai a samu a dinga bin cikin gashin ana busawa ko ina yana shiga ciki, in ya shiga sai a rufe kan to in dare yayi sai a samu garin habbatussaudah a dafa shi, a w**ke kan da k*ma garin habbatussaudah in Allah ya yarda in akai haka to duk mai kwarkwata ko mace ko namiji za’ayi wannan hanyar, idan namiji ne za’ayi aski amma idan mace ce ba sai anyi aski bah, Domin abinda yasa mukace a can baya a aske din saboda akwai kudin cizo da k*ma kaska to wannan su dole sai an kauda duk shirgin da suke kan kafin wani sabon gashin, ya ya’ uwa masu karatu ya k**ata ku sani wadannan abubuwan da muke cewa ayi din, Suna temakawa ne wajen a sake samun gashin to sai gashin ya fito mai kyau ba tare da an samu karyewa ayita ganin yana cukurkudewa dan haka da yawa zakaga ana mamakin aske kan mace, k**awa yake, in ya k**a a aske to a aske shi duka dan jiran wani gashin ya fito, k*ma tunda a lokacin ana neman a gyara gashin. ne to dole k*ma sai an gyara inda gashin zai fito, Idan k*ma {kudin cizo} ne ya zamanto yana cizon mutum har k*ma ake sa rai ya shiga cikin kam mutum yana sa mutum soshe soshe, kudin cizo yana da matsala karama ce bata kai ta kwarkwata bah, dan. bashida naci to babu laifi a dinga turara habbatussaudah ana yiwa kan surace ko ba’a aske ba, Amma k**ar yanda na fada inda za’a aske din zaifi saurin warware matslar da ke ciki, Domin akai masa wannaan suracen na garin habbatussaudah to zai mutu sai dai k*ma ya za’ayi a fitar dashi, kunga kenan mafi kyau a aske shi, to in anaskeshi in Allah ya yarda zai zama labari, ina ganin yan uwa anan zamu dakata da bayani angane da abinda ya shafi matsala ta fatar kai, wacce itace asalin uwa da take bada gashi mai kyau ko yayi baki ko yayi laushi ko yayi tsayi, to idan dai aka bi wannan hanyoyin to in Allah yaso ya yarda ko wace irin matsala ce zata kau, Sai dai abinda zamu kara cewa, wanda k*ma yake baida wannan matslar, k*ma yana so ya gyara shi ko yayi rigakafi To in Allah yaso ya yarda yawan shan habbatussaudah da man zaitun da k*ma shafe kan tare dashi yana gyara wannan duk matslolin, k*ma yana hana shigar wannan matsalolin da muka ambata a baya, k**ar yanda muka ambata a baya, Ana kiransa rigakafi babu laifi a dinga yiwa yara in s**a taso zakaga sun taso babu wannan matsalar inshallahu, dan haka sai a tara gaba a bayanin da zamuyi, bayani k*ma wajen mas’alar gashin kaa da k*ma matsalolinsa da karyewarsa da k*ma abinda yake sa masa laushi inshallahu wallahi ta’alah A’alam
(c)Sa’ad Bin Abi Wakas Islamic Medicine