Arewa 24-7

Arewa 24-7 AREWA 24-7

As the rainy season deepens, I call on our elected leaders—Senator, Member of the House of Representatives, and Member o...
17/07/2025

As the rainy season deepens, I call on our elected leaders—Senator, Member of the House of Representatives, and Member of the State House of Assembly—to rise to the occasion. Now is not the time for silence or distance. This is the season our people need you the most!

Our farmers are the backbone of our communities, yet many of them cannot afford the basic tools required for a successful farming season. They are in desperate need of:

✅ Fertilizer
✅ Herbicides
✅ Improved seedlings
✅ Farming tools
✅ support In Cash

17/07/2025

A jiya na kai ziyara a Ijebu- Ode domin gaisuwar rasuwar Mai Girma Sarki, Kabiyesi Alayeluwa Oba Sikiru Adetona, Ogbagba II, wato Awujale kuma babban Sarkin Ijebu wanda ya koma ga magabatansa a kwanaki kadan da s**a gabata.

A gaisuwar wadda na kai tare da Kakanfo Awujale na Ijebu, babban basarake Bimbo Okenla, mun ziyarci Mai Girma Sarki Tajudeen Kolawole Omotoyo, Ilori Ebi na gidan sarautar Fadipote da ke jagoranci.

Haka ma mun ziyarci shugaban dandalin 'yan galadimomi, Sarki Alhaji Wasi'u Ayinde K1, Olori Omo Oba Akile Ijebu wanda shi kansa ya fito daga zuri'ar gidan sarautar Fadipote.

Na yi masu godiya kan goyon baya da gudunmuwar da s**a bashi a yayin da ya mulke su da kuma kokarin da s**a yi a yayin rayuwarsa.

A matsayina na Yarima, ni kaina an sanar da ni batun shiraruwan jana'izarsa da shiraruwan da majalisar Sarki za ta gudanar a kwanaki da watanni masu zuwa. Bayan wannan na kuma kai ziyara a Olori a inda na yi wa iyalin marigayi Awujale gaisuwa.

Ina fatar zan sake ziyarar su ba da jimawa ba.

Da fatar Allah ya gafarta masa Amin.

Jamilu Abubakar
Mataimaki na musammaan kan Yada Labari ga Maigirma Sanata

Mataimakin shugaban Nijeriya Kashim Shettima, ya tashi daga filin jirgin jihar Katsina zuwa Abuja bayan kammala addu'ar ...
17/07/2025

Mataimakin shugaban Nijeriya Kashim Shettima, ya tashi daga filin jirgin jihar Katsina zuwa Abuja bayan kammala addu'ar kwana uku ta rasuwar tsohon shugaban kasa Muhammad Buhari

"Urgent Humanitarian Needs in Flood-Affected Communities" communities severely impacted by flooding: Ghung, Saboda Allah...
17/07/2025

"Urgent Humanitarian Needs in Flood-Affected Communities"

communities severely impacted by flooding: Ghung, Saboda Allah, Kukurpu, and Yelwa. The situation is dire, with residents having lost their properties, including homes, clothing, food, farms, and livestock. These communities are in urgent need of assistance to help them recover from this devastating disaster.

The losses are extensive, and the affected individuals require immediate support to meet their basic needs. I believe it's essential to provide humanitarian aid to alleviate their suffering and help them rebuild their lives.Garkida need assistance too pls help us pls

17/07/2025

RAYA SUNNA, YANDA AKA SHA BIKI A WANI KAUYE YAYIN AUREN FULANI

17/07/2025

LABARINA SEASON 12 EPISODE 13 KADAN DAGA NA RANAR JUMA’A

17/07/2025

BABY Web Series Na Wannan Satin- Episode 5 teaser! Adam A Zango / Fatima Husain / Al'ameen Buhari.

16/07/2025

Jawabi diga APC State Vice Chairman Central Zone Alh Isa Bagalci a garin Song Loko inda jam iya karkashin jagoran APC State Chairman Barr Idris Shaibu Gella ya turashi duba sabon Party wanda masoyin NSA Mallam Nuhu Ribadu masoyin APC Gambo Loko ya bama jam'iyya allah ya bamu sa a APC diga sama har kasa 2027

Gwamna Inuwa Yahaya Ya Jagoranci Gwamnonin Arewa Wajen Jana'izar Marigayi Tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari.Shugaban...
16/07/2025

Gwamna Inuwa Yahaya Ya Jagoranci Gwamnonin Arewa Wajen Jana'izar Marigayi Tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari.

Shugaban kungiyar gwamnonin jihohin Arewa (NSGF) kuma gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, CON, a jiya, ya jagoranci takwarorinsa domin halartar jana’izar marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, wanda aka yi jana’izarsa a gidansa da ke Daura, jihar Katsina.

Gwamna Inuwa Yahaya ya samu tarbar Gwamna Dikko Umar Radda da wasu manyan jami’an gwamnati da manyan baki a lokacin da ya isa Katsina.

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ne ya jagoranci dubun al'ummar kasar wajen yi wa marigayi jagoran Najeriya gaisuwar ta'aziyya.

Daga cikin manyan bakin da s**a halarci taron akwai shugaban kasar Chadi Mahamat Idriss Deby Itno, shugaban kasar Guinea-Bissau Umaro Sissoco Embaló, da firaminista Ali Mahamane Lamine Zeine na Jamhuriyar Nijar.

Haka kuma akwai mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima, kakakin majalisar wakilai Tajudeen Abbas, mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, da masu rike da mukamai da kuma tsofaffin gwamnoni, ministoci, ‘yan majalisa, da sauran manyan jami’ai da manyan baki daga ciki da wajen kasar nan.

An gudanar da Sallar jana'izar ne a unguwar helipad dake garin Daura, wanda babban limamin Daura, Sheikh Salisu Rabiu ya jagoranta.

Gwamna Inuwa Yahaya ya yi yabi marigayin tare da yi wa tsohon shugaban kasar addu’ar Allah ya jikansa da rahama, yana mai addu’ar Allah ya gafarta masa kurakuransa, ya kuma sanya shi cikin Aljannatul Firdaus.

Da yake zantawa da manema labarai, Gwamna Inuwa Yahaya, ya bayyana marigayi shugaba Buhari a matsayin mai gaskiya, kishin kasa da kuma shugaban Da bai Da son kai.

Ya yi nuni da cewa tsohon shugaban kasa Buhari ya rayu kuma yayi jagoranci bisa ka’ida, tare da sadaukar da rayuwarsa wajen yi wa Nijeriya hidima da daukaka al’ummarta, musamman talakawa.

Gwamna Inuwa Yahaya ya ce "A yau al'ummar kasar nan na bankwana da dan jiha na gaskiya, abin da ya gada shine Rayuwa Mai sauki, da'a da kishin kasa, shugaba Buhari zai ci gaba da kasancewa cikin tarihin kasarmu har abada."

Address

Abuja

Telephone

+2348025009700

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Arewa 24-7 posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Practice

Send a message to Arewa 24-7:

Share

Share on Facebook Share on Twitter Share on LinkedIn
Share on Pinterest Share on Reddit Share via Email
Share on WhatsApp Share on Instagram Share on Telegram