Abubakar Sani Ashaka

Abubakar Sani Ashaka Motivating peole on social, health, education, enternment and business

https://www.facebook.com/282807705155462/posts/3846158952153635/?app=fbl
28/09/2021

https://www.facebook.com/282807705155462/posts/3846158952153635/?app=fbl

BABBAR MAGANA: Shugaba Buhari ya nemi kasashen duniya da su yafewa Najeriya bashin da suke binta

Shugaban ya faɗi hakan ne ranar juma'a a yayin da yake gabatar da jawabin sa a zauren majalisar ɗinkin duniya.

Cikin babbar murya Muhammadu Buhari ya nemi manyan kasashen duniya da su yafewa kasashe masu tasowa bashin da suke binsu ciki har da Nijeriya.

Dimokuraɗiyya

15/06/2021

KU NEMI WARAKA TA HANYAR KARANTA SURATUL FATIHA

Saratul Fatiha itace sura mafi falala kuma mafi matsayi da albarka acikin surorin Alqur'ani Mai girma,surace da ta kunshi ma'anar alqurani da sakon da alqur'ani yake da shi a dunkule,kuma surace da Manzon SAW yace mata mai waraka.

Ana samun waraka daga dukkan kowane rashin lafiya ta hanyar karanta SURATUL FATIHA,k**ar yadda hakan ya faru a kissar sahabban Manzon Allah SAW,kuma Annabi SAW ya tabbatar da hakan.

SURATUL Fatiha waraka ce ga kowace rashin lafiya tare da ikon Allah,sannan bisa karfin imani da yakinin mai neman waraka .

الشيخ ابن عثيمين رحمه الله تعالى:
Yana cewa:-
"Kowace rashin lafiya kake fama da ita ,to ka nemi waraka ta hanyar karanta suratul Fatiha,saboda Manzon Allah SAW;-
*(Wa ya sanar da kai SURATUL Fatiha waraka ce?)* sai Manzon Allah SAW ya saki maganar warakar akan kowace rashin lafiya.

Dan haka kowace rashin lafiya ka karanta mata SURATUL FATIHA zaka samu waraka da ikon Allah,amma sai ka hada da gaskata Manzon Allah SAW da karfin yakini
@شرح البلوغ (52/2)

Allah ne mafi sani

*-Ya Allah ka baima dukkan musulmai marar sa lafiya ka basu lafiya da tsawon rayuwa mai albarka-*.

02/10/2018

Irin abinda yake faruwa a Jihar Plateau na
ta'addancin Arnan Birom akan Al'ummar
Musulmi abin bakin cikine matuka kuma lalle
akwai sakaci sosai daga mahukunta.
Wadannan 'yan ta'addan an san su, an san
masu basu mak**ai, an san masu basu
uniform na Soja, 'yan sanda dss amma
hukuma bata dauki mataki akan su ba.
Idan ka koma baya kadan tsohon shugaban
CAN pastor Ayo har yau gwannati bata
tuhume shi akan makudan kudade da aka
k**a a jirginSa da sunan sayo mak**ai ba.
A gefe guda wani lokaci sai kayi mamakin
Shugabannin Musulmi na kasar nan, a yau
idan s**a cewa gwannati basu yarda ba ko
gwannati ta dauki mataki akan ta'addancin
da ake yiwa Musulmi ko kuma za su bada
umurni Musulmi su kori Arnan dake
JihohinSu ko wani abu mak**ancin haka
gwannati dole zata dauki mataki cikin
gaggawa, to amma ana kashe mana
Al'ummah ko Allah wadai sun kasa yi
ballantana su nunawa gwannati fushin su.
Idan kaji muryarSu sai idan bukatar su na
siyasa ya taso, ko a abinda ya shafi ganin
wata, amma a abinda ya shafi rayuwarMu
basa iya daukan mataki a abinda ya bayyana
a zahiri, ta yiwu kuma suna daukan matakin
da yadace bamu sani ba
To koma dai menene Manzon Allah mai tsira
da Aminci dai ya gama magana cikin Muslim
hadisi na 229 da kuma hadisi na 1,829 yace:
ﻣﺎ ﻣﻦ ﺃﻣﻴﺮ ﻳﻠﻲ ﺃﻣﺮ ﺍﻟﻤﺴﻠﻤﻴﻦ، ﺛﻢ ﻻ ﻳﺠﻬﺪ ﻟﻬﻢ
ﻭﻳﻨﺼﺢ ﺇﻻ ﻟﻢ ﻳﺪﺧﻞ ﻣﻌﻬﻢ ﺍﻟﺠﻨﺔ.
Babu wani Shugaba da zai jibinci al'amarin
Musulmai, sannan baya qoqari wurin
tunkude musu sharri da cutarwa face ba zai
shiga Aljannah tare da su ba.
Allah ka zaunar da Plateau lafiya da Najeriya
bakidaya, ka mayar da kaidin makiya zaman
lafiya akan su.
Ameen ya Rabb.

02/12/2017

ANNABI MUHAMMAD (SAW) CIKIN ILMINSA NA
LIKITANCI YA HANE MU DA YIN BACCI BATARE
DA MUN KASHE HASKE BA
Shekaru wajen dubu da dari hudu da s**a
gabata Manzon Allah (saw) ya umarcemu da
kashe haske idan dare yayi munzo zamu
kwanta bacci, sai gashi yau binciken ilmin
likitancin zamani ya tabbatar da
muhimmancin dake tattare da kashe hasken
fitila ko hasken wutar lantarki ko na'ura
kafin a kwanta bacci
Masana kiwon lafiyar mutane sun gano
cewa a duk lokacin da mutum ya kwanta
bacci a cikin duhu jikinsa yana samar da
wani irin sinadarin kwayar halitta wanda a
turance ake kira da (Melatonin).
Shi wannan sandarin (Melatonin) yana da
matukar amfani a jikin mutum musamman
wajen yaki da cutar kansa (cancer) sannan
yana inganta lafiyar jikin mutum
Masana sunce akwai abinda yake hana
sinadarin (Melatonin) samuwa a jikin mutum
shine haske.
Masana kiwon lafiyar mutane sun bada
shawaran cewa yana da matukar
muhimmanci idan dare yayi mutum zai
kwanta bacci ya kashe hasken fitila, wutar
lantarki da duk wata na'ura mai samar da
haske, domin s**an samar da ''electro-
magnetic field'' wanda yake tasiri wajen
hana jikin mutum ya fitar da sinadarin
(Melatonin) a lokacin da yake bacci
Hakika Manzon Allah Ya cika babban likitan
likitoci wanda ba'a taba yin irinSa ba kuma
baza'ayi ba har abada.
Yana da kyau muyi da'a wa Manzon Allah
(saw) cikin dukkan abinda Ya umarce mu ko
Ya hanemu
Kunga dai Manzon Allah Ya hanemu da
kwanciya bacci batare da mun kashe haske
ba, babu shakka idan akabi wannan umarni
daga bakin da bai taba furta karya ba za'a
samu kariya daga yawaitar kamuwa da
cutar kansa
Tsira da amincin Allah su tabbata ga Manzon
Allah (saw) Babban Likitan likitoci
Yaa Allah Ka sanya mu cikin wadanda
Annabi Muhammad (saw) zai cecemu renar
Hisabi Amin!

12/11/2017

Marriage is something that will happen
when Allaah Subhanahu wa ta’ala wills. So
keep trying to find a righteous spouse and
leave the rest to Allaah Subhanahu wa ta’ala.
Don’t get depressed and don’t lose hope.
Always remember Allaah Subhanahu wa
ta’ala plans are better than our wishes.
Marriage is not the purpose of life; it’s a
mean to get closer to Allaah Subhanahu wa
ta’ala. This is the best time to work on your
relationship with Allaah Subhanahu wa
ta’ala.
As you get married your responsibilities will
also get increased. So prepare yourself for
that responsibility, gain Islamic knowledge,
and read about the rights of husband, wife
and children because when you say yes for
the marriage, you have agreed that you are
ready to take the responsibility. Remember
this life is a test and we are all tested
through different trials. It’s also a test that
you have to abstain yourself from haram
and be patient.
Make lots of dua and while asking Allaah
Subhanahu wa Ta’ala always say “if it’s good
for me” because we don’t know what’s
good for us only Allaah Subhanahu wa Ta’ala
knows. Allaah Subhanahu wa Ta’ala loves us
more than our mother so His decisions are
always for our own good and we have to
trust Allaah Subhanahu wa Ta’ala.
“But perhaps you hate a thing and it is good
for you; and perhaps you love a thing and it
is bad for you. And Allaah Knows, while you
know not.” (Quran, 2:216)
Always remember this:
“No amount of guilt can change the past
and no amount of worrying can change the
future. Go easy on yourself for the outcome
of all affairs ﻅ is determined by the decree of
Allaah. If something is meant to go
elsewhere, it will never come on your way,
but if it is yours by destiny, from you it
cannot flee.”Umar ibn al Khattab (Radi Allahu
Ta’ala Anhu)
I hope it will be helpful. May Allaah guide us
to the straight path.

11/11/2017

ANNABI TSIRA DA AMINCI SU TABBATA A
AGARE SHI YA CE.
Wanda ya ce:
" ﺃﺳﺘﻐﻔﺮﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺬﻱ ﻻﺇﻟﻪ ﺇﻻ ﻫﻮ ﺍﻟﺤﻲ ﺍﻟﻘﻴﻮﻡ ﻭﺃﺗﻮﺏ
ﺇﻟﻴﻪ "
Ma'ana " Ina neman gafarar Allah, Wanda
babu abin bautawa da gaskiya sai Shi,
Rayayye, Mai tsayuwa da komai, kuma ina
tuba zuwa gare Shi... Allah zai gafarta masa zunubbansa ko da
zunubin gudu daga fagen fama ne " ( Abu
Dawud 2/85) .

11/11/2017

A blood sample cantains highly
concentrated HIV virus. and want to be
transfuse to another person same
blood group in need of blood!
which method would the blood purify
for removal of virus???
(a)boiling of the blood
(b)purifying through purifying
machine
(c)add of some chemicals to eliminate
the virus
(d)all of the aboved
(d)none of the aboved
*select one and s tate the reason for
selection*

12/08/2017

For some reasons, the concept of molecular
mimicry in infectious diseases interests me.
Prof. Junaidu Kabiru of Veterinary Medicine,
ABU Zaria first brought the concept to my
knowledge in reply to a question I cannot
exactly remember now, and left me with one
example of it's possible occurrence in the
neurological condition commonly called
'Nodding' disease. Ever since then, I kept
picturing it occuring, as a result of random
mutations, in almost every disease condition
I can imagine. But then, it just seems not to
occur as spontaneously and rapidly as
mutations do. Perhaps that's why it's not as
common I presumed, or I need to read
more.
Prof. Maryam Aminu, Drs. Waziri Garba
Dahiru, Abdulrazak Ibrahim, Bashir Tijjani,
Habeebah Raji, any recommendations for
further reads, more examples of cases,
please?

03/08/2017

KADDAMAR DA GIDAN BAKI MALLAKAR
KUNGIYAR IZALAH A GARIN ABUJA:
In sha Allahu Ta'alaa a ranar Lahadi mai
zuwa 14/11/1438 H. 6/8/2017 M Kungiyar
Jama'atu Izalatil Bid'ah Wa Iqamatis Sunnah
(JIBWIS) za ta kaddamar da sabon gidan
baki da ta gina a unguwar Life Camp a garin
Abuja wanda aka kashe kudi kimanin Naira
miliyon dari biyu da goma sha biyar (N
215,000,000.00) a kan gina shi.
An sanya wa wannan gida suna: Sheikh
Abubakar Mahmud Gumi JIBWIS Guest
House.
Gidan yana kunshe ne da bangarori hudu:-
Na farko an masa suna: Alhaji Musa
Muhammad Maigandu.
Na biyu an masa suna: Sheikh Isma'ila Idris.
Na uku an masa suna: Sheikh Imam
Abubakar Ikara.
Na hudu an masa suna: Alhaji Ali Ibrahim
Tofa.
Sannan in sha Allahu Ta'alaa za a gabatar da
wa'azi mai k**a da wa'azin Kasa a
Masallacin babban ofishin kungiyar da ke
Abuja tun daga yammacin Asabar har zuwa
daren Lahadi.
Allah muke roko da Ya taimake mu a kan
yada da'awar Sunnah har kullum. Ameen.

Alhamdulillah.
02/08/2017

Alhamdulillah.

24/07/2017

ISLAMIC UNITY ;
The foundation of Islam is based on two
principles "term of unity" (kalimat-ul-taw
heed) i.e., "la ilaha illa Allah", and "Unity of
Term", (tawheed - ul- kalimah) i.e., the
Muslims need to be unanimous in their
voice.
If the Muslims are united and may live in
harmony and concordance and also would
cooperate and coordinate with each other,
they will certainly emerge as a great power
in the world against the enemies of Islam.
Those who go through Islamic sources and
basics are well aware of the fact that more
emphasis has been laid upon unity, mutual
cooperation and coordination among them
and in the sacred religion of Islam unity and
harmony is a matter of great importance.
The religious scholars, leaders, thinkers,
reformists, intellectuals and well-wishers of
the nation consider mutual understanding,
cooperation and coordination and unity
among various Islamic sects more important
in this era than that of any other period.
The most important issue of the
contemporary period is Islamic Unity and
concord between Muslims. The Islamic
Ummah by way of unity and harmony, while
consigning their internal differences and
conflicts to the oblivion, would be in a
position to assemble at a common platform
and thus achieve success and the objective.

24/07/2017

University not for poor – VC
The Management of the state-owned Edo
University, Iyamho,(EUI), says the institution
was established to essentially cater for
academically-endowed students and the
wealthy in the society.
The Vice Chancellor(VC) of the institution,
Prof. Emmanuel Aluyor, told the News
Agency of Nigeria (NAN) on Monday, in
Iyamho-Uzairue, in the Estako-West local
government area of Edo that “the idea
behind the establishment of the University
by the founding fathers is neither to replace
nor compete with the existing Ambrose Alli
University, Ekpoma”.
“But rather, to complement it in terms of
providing world-class education with the
best of infrastructure to academically-gifted
students and the rich, who can afford the
fees.
“People have questioned why former Gov.
Adams Oshiomhole did not upgrade AAU,
than establishing a new university
altogether.
“Apart from its being capital-intensive to
either renovate or bring in the needed
infrastructure, the idea was to provide a
different brand of education to the people.”
He said that the university offers world-class
infrastructure and state-of-the art facilities
hence the high fees.
According to him, the fees range from
between N400, 000 and N450, 000 a
session.
“And that depends from which perspective
you are looking at it.
“If it is from the perspective of a private
university, our fees are very low indeed,
because there is no private university that
charges anything lower than what we offer.
“And only one or two public universities
charge the same fees as us and that also
depends on the quality of infrastructure and
programmes on offer.
“The idea of the founding fathers is for
anyone to have an ambiance of everything
he desires abroad in any university
environment here,’’ Aluyor said.
According to him, the university authority
has also assembled first class academic and
non-academic staff to complement the
infrastructure and facilities, to ensure that
the students are well groomed in character
and in learning.
The VC added that management had
introduced an entrepreneurship
programme for its students to prepare them
to “become employers of labour rather than
those seeking for labour.
“We have, therefore, set up facilities for
entrepreneurship training for all our
students, irrespective of their course of
study, to make them to become
independent on graduation.
“We are proposing a grant of between N5
million and N10 million for any graduating
student with the best entrepreneurship
proposal.
“The University Council is still trying to fine-
tune the modalities,’’ he said.
Aluyor disclosed that management abhors
indiscipline among staff and students, hence
the withdrawal of some pioneer
undergraduates and erring staff.
“I am proud to mention that we have a
dress code among our students, while all
our lectures are multi-media assisted.
“We may not be proud of this information
that in our first year, we had less than 80
students admitted. But I can tell you that we
had cause to expel four of them.
“We may be young; but it does not mean we
will accept every Dick and Harry as students.
I think what we did was showing capacity
to instil discipline.
“We have also had cause to sanction three
members of staff. We are not happy to have
sent them into the unemployment market.
“But we are saying that if you can not
measure up with the standard we have set
down, you certainly can’t be part of the
vision of the founding fathers of this
university,’’ he said.
The VC disclosed that at its inception in
2016, the National Universities Commission
(NUC) only approved two faculties, namely
the Arts and Social Sciences and the
Sciences, respectively, to offer courses such
as English, Mass Communication,
Biochemistry, Mathematics, Microbiology and
Computer science.
He said that the NUC later approved for the
university, three additional faculties namely
Law, College of Medicine and Engineering,
but added that “we will only admit students
into the Law department this new session.’’
Edo University, Iyamho, is a state
government-owned tertiary institution
founded in 2016. It is located in Iyamho, a
town in Etsako-West local government area
of Edo State.
On March 23, 2016, the university was
approved by the NUC as Nigeria’s 41st state
university. It offers undergraduate,
postgraduate and research programmes.
On March 27, 2014, the Edo State House of
Assembly passed a bill for the establishment
of a University of Science and Technology at
Uzairue.
The University was, however, changed to
Edo University and its location to Iyamho.
(NAN)

Address

Ashaka

Telephone

09030269002

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Abubakar Sani Ashaka posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share

Share on Facebook Share on Twitter Share on LinkedIn
Share on Pinterest Share on Reddit Share via Email
Share on WhatsApp Share on Instagram Share on Telegram