Yan.matan zamani

Yan.matan zamani GABATAR DA

Dm
18/12/2024

Dm

A big thanks from a good friend of mine who introduced me to this platform which I trust to invest 20k and my account wa...
25/08/2020

A big thanks from a good friend of mine who introduced me to this platform which I trust to invest 20k and my account was credited with 60k.... actually I thought it was a scam before but I invested in my time. two and I received my reimbursement ... this is why I am introducing all my friends to benefit from it and the platform name is OLYMPIC INVESTMENT PLATFORM .... and of course it is legitimate and the platform is such a valuable resource in today. If you are interested in private conversations I registration is continuing in the platform now click below to register with them follow this path and get started directly. You can call MD at 08105313274 or click this link to chat with MD of the platform 👇
https://api.whatsapp.com/send?phone=+2348105313274&text=Hello%20sir

18/05/2020

Allah yasa yawan samarinki yawan kishiyoyinki Inkin isa kice Ameen 🙌🙌

Bar ganin ka tara ka kiyayi me nema.
18/05/2020

Bar ganin ka tara ka kiyayi me nema.

15/01/2020

Ga Shawarwari Guda Bakwai (7) Daga Bakin *Sheik Aminu Ibrahim Daurawa (Hafizahullah)* Gare Ku Samari Masu Shiri Aure:

Kai Kuma da za kayi aure ya kamata ka tambayi kanka cewa Mai Yasa zanyi Aure?

1- Mece ce Manufar yin Aure?

2- Ka Za6i Mace Mai Addini Domin Mai Addini ba za ta kosa da Kai ba, Kai ma ba za ka kosa da ita ba.

3- Ka Auri Mai Kaunarka, Kar a yi Maka Auren Dole, irin Auren da Tana so Kai baka so, ko Kuma Kai kanaso ita ba ta so, ka Auri wacce kake so take sonka ko da a ce ka fi son ta.

4- Mai Saukin Hali.

5- Mai Haihuwa.

6- Mai Tarbiyya.

7- Mai Kamewa.

littafin Shawarwari Ga Ma'aurata Shafi Na 01/02 Wallafar Sheik Aminu I Daurawa (Hafizahullah).

06/10/2019

Duk Aisha masu kyau neee

29/09/2019
14/09/2019

MATA NADAWO KANKU ......*
Shin laifine idan saurayi yace yana sonki ?
Abunda haryanzu baku iya zama kuyi tunani��
akai shine:
1. Meyasa yace yana sona?��
2. Meyasa yaware duk mata nikadai yace
yakeso? ��
3. Shin nakai yace yana sona ne kodai zolayata
yake? ��
4. Shin wanne irin bakin ciki zaiji idan harna furta
masa mummunar kalma? ��
5. Shin meyaja hankalinshi agareni harya
furtamun hakan? ��
Irin wannan tunani yakamaceku kafin yanke
hukunci domin duk wanda yace yana sonka
bawai makiyinka bane. Akan yiwa masoyi
tattausar kalmace koda bakisonshi domin ayi
rabuwar alkhairi. Amma ga inda tunaninku��
yake zuwa:
1. Yaro dashi
2. Bashida ko sisi
3. Bashida mota
4. Yayi baki dayawa
5. Yayi dogo dayawa
6. Yayi siriri sosai
7. Yafiye kato .
Shikuma guy saboda bayason raini inyatashi
zuwa saiyazo miki da
- motan aro
-kayan aro
-wayan aro
```-sannan sai shegen karya. Sai yace matan
yanzu saida karya.
Ina jan attention``` _naku mata kuyiwa_ _kanku
karatun tanutsu ku duba suwaye masoyanku na
gaskiya kar aje daga karshe a fada kwata azo
ana nadama ..... dan mu_
_baruwanmu ku kukajama kanku_ _shiyasa
muka biku a yanda kukeso.

19/07/2019

Banda a Ina ake ruwan Sama yanzu haka?

16/07/2019

*ZINA! ZINA!! ZINA!!*

Zina itace cikakkiyar fitsara, a cikin zina ake samun dukkan sharri kamar haka:
1- Raunin Addini
2- Raunin Akida
3- Karancin Imani
4- Rashin kunya
5- Rashin kishi
6- Rashin mutunci
7- Rashin kwarjini
8- Rashin hasken fuska
9- Duhun zuciya
10- Rashin kima
11- Rashin Nagarta
12- Rashin Nutsuwa
13- Rashin Amana
14- Fushin Allah
15- Cikawa babu imani
16- Azabar Allah.

Allah ya tsare mu da zuriyar mu, da dukkan
al'ummar musulmi daga afkawa bala'in zina.
Wadanda sukeyi Allah ya shiryesu.

Ya kai dan uwa mai Albarka ka taya mu yada wannan karatu/sako zaka samu lada mai yawa, domin yada ilimi yana daya daga cikin Abubuwan da suke kusan ta bawa ga Mahalicci.

07/07/2019

```BUDURWAR AREWA```

*BAHAUSHIYA*

1.Ka Nuna Mata So Taja Maka Aji.
2.Kayi Mata Kyauta Ba Godiya.
3.Kaje hira Ta Shanya Ka A Waje.
4.Ka Yabeta Agun Abokai Ta Zageka Agun Kawaye.
5.Ka Amince Da Ita Ta Yaudareka.
6.Ka Bata Waya Ta Sayar Tace Ta Fadi.
7.Kai Mata Anko Tace Dan Wahala.
8.Ka Tura Mata Kati Ta Kira Wani.
9.Ka Mutunta Ta Ta Wulakanta Ka.
10.kaki zuwa inda take tace dama baka son ta.
11.Ki Karanta Ki Wuce Kinji Tsoro Na.
12.Ki Zage Ni *Keda Allah.*
13.Ki Bar Maganar Acikinki Bazatayi Miki Maganin Yunwa Ba.
14.Ki ji Haushina din *domin adoke bazan doku ba*
😂😂😂😂😂

BUDADDIYAR WASIKA ZUWA GA KUNGIYOYIN KARE HAKKIN MUSULMIN NIGERIADaga Datti AssalafiyZa muyi amfani da wannan damar waje...
01/05/2019

BUDADDIYAR WASIKA ZUWA GA KUNGIYOYIN KARE HAKKIN MUSULMIN NIGERIA
Daga Datti Assalafiy
Za muyi amfani da wannan damar wajen ankarar da dukkan kungiyoyin da suke kare hakkin musulmin Nigeria game da abinda yake faruwa a jami'ar Jos, musamman a asibitin koyarwa na jami'ar (Jos University Teaching Hospital) bisa yadda mahukuntan jami'ar suke tauyewa mata musulmai hakkinsu na saka hijabi
Da farko, hukumar kula da aikin renon jinya da unguwar zoma ta Kasar Nigeria (The Nursing and Midwifery Council of Nigeria) ta amincewa dukkan matan musulmai da kiristocin Nigeria su saka Hijabi gajere wanda zai sauka iya kan kafadunsu a bakin aikinsu, amma har zuwa yanzu mahukuntan asibitin koyarwa na jami'ar Jos bangaren kula da jinya da unguwar zoma (Nursing and Midwifery) suna cigaba da tabbatar da haramcin saka gajeren Hijabin
Mata musulmai ma'aikatan asibitin koyarwa na Jos ana tilasta musu cewa su zabi saka hijabi ko aikinsu, wasu dole s**a hakura da saka hijabin suna fitowa haka tsirara kamar matan arna, wasu kuma ala tilas sun hakura da aikin domin ba zasu iya cire Hijabi ba
Dalibai mata musulmai da suke koyon aikin kula da jinya da unguwar zoma suma ana tilasta musu dole sai sun cire Hijabi, ance sai dai suyi amfani da gashin doki ko gashin kansu su rufe kafadu da kirjinsu, amma ba wai su saka Hijabi ba an haramta musu, sati guda kenan da fara wannan haramci
Wannan hukunci da aka zartarwa mata musulmai a asibitin koyarwa na Jos tsagwaron nuna banbancin addini ne, kuma cin zarafin musulunci da musulmai ne, uwa uba asibitin ba mallakin jihar Pilato bane, mallakin gwamnatin tarayya ne, tsarin dokar Kasar Nigeria ya bawa duk wani 'dan kasa dama da 'yanci yayi addininsa ba tare da tsangwama ba, saka hijabi a gurin matan musulmai addini ne kuma ibada wanda yake wajib
Muna kira ga dukkan wanda abin ya shafa a Nigeria suji halin da mata musulmai suke ciki a jami'ar koyarwa na Jos, lallai a bawa mata musulmai hakkinsu, sannan ayi gaggawan hukunta shugaban jami'ar bisa cin zarafi da tauye hakkin mata musulmai
Don Allah jama'ar musulmi duk wanda yaga wannan sanarwa ya daure ya yada sakon ya isa inda muke fata
Muna rokon Allah Ya kwata mata musulmai 'yancin su a jami'ar koyarwa na Jos Amin

16/12/2018

"I LOVE YOU" is a statement not a question, why does it always required an answer.........

15/11/2018

Wai ance kishiya tana son abinda kishiyarta take so. To menene wannan abu da kishiyoyi suke so haka?

11/06/2018

Allah kabamu mataye nagari

Address

Bauchi

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Yan.matan zamani posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share