Yar arewa news

Yar arewa news Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from Yar arewa news, AIDS Resource Center, Jattu.

19/06/2025

[6/19, 7:42 AM] LAKURAWA;
Mayakan kungiyar nan ta Lakurawa sun gargadi al'ummomin garuruwa fiye da goma na yankin karamar hukumar Augie ta jihar Kebbi, a kan su yi watsi da dabarar sayar da shanun huda suna sayen wasu na'urorin zamani na huda da ke amfani da man fetur.
Mayakan sun ce za su halaka duk wanda ya ki jin gargadin nasu.
Manoman dai kan sayar da shanun su sayi na'urorin huda saboda tsoron da suke yi, cewa 'yan bindigar suna sace musu dabbobi.
Kashedin da ake zargin 'yan kungiyar ta Lakurawa sun yi wa jama'ar garuruwan, ya jefa fargaba da zaman dar-dar ga mutanen yankin.
[6/19, 7:48 AM]

ISRRAL;

Ayayin da yaki ke cigaba da zafafa kasar israel tace : Daga cikin mak**an da za a iya harbawa su keta ƙarƙashin ƙasa har su iso wurin da rumbunan ajiyar sinadaran nukiliyar Iran suke, daya ne kawai ba a yi amfani da shi ba zuwa yanzu, kuma Isra'ila ba ta da shi a yanzu.
Makamin shi ne GBU-57A/B - wanda ya kasance bom marar nukiliya mafi ƙarfi a duniya - da zai iya lalata rumbunan ajiyar sinadaran ƙera makamin nukiliya, kuma Amurka ce kadai ta mallake shi a duniya.
Wannan tsararren makami mai nauyin kilogiram 13,600 zai iya ketawa ƙarƙashin ƙasa domin wargaza rumbunan sinadaran ƙera nukiliyar Iran da ke binne can ƙarƙashin duwatsu.
Zuwa yanzu Amurka ba ta bai wa Isra'ila mak**ain ba.

https://dailytrust.com/acf-urges-action-as-lakurawa-kills-15/
11/11/2024

https://dailytrust.com/acf-urges-action-as-lakurawa-kills-15
/

The Arewa Consultative Forum (ACF) has urged the security agencies to take swift and decisive action to eliminate Lakurawa, a foreign armed group, before it gains a foothold in the North West and other parts of the country. Lakurawa has been responsible for recent violence in the North West, especia...

News Headlines Monday 11/11/2024Again, Presidency attacks Atiku for suggesting what he would’ve done differently from Ti...
11/11/2024

News Headlines
Monday 11/11/2024


Again, Presidency attacks Atiku for suggesting what he would’ve done differently from Tinubu
https://bit.ly/4fn0Cdv

Edo Queens shine in CAF Women’s Champions League debut
https://bit.ly/40G0kd6

Nigerian lawmakers violate country’s law, ignore PWD’s needs despite spending N42 billion on renovations
https://bit.ly/3AqLeOd

Mpox: WHO, Africa CDC develop vaccination plan for Africa
https://bit.ly/3O3E71i

Ondo Decides: Political parties offer voters no chance of electing first female governor
https://bit.ly/3YZpq5u

Nigeria Air Force kills many terrorists in air raid – Official
https://bit.ly/3YWlyCl

Ondo Poll: Ganduje solicits support for Aiyedatiwa
https://bit.ly/3YXKE3R

Acting COAS embarks on maiden operational tour to Sokoto
https://bit.ly/3O2IkSP

I’ll deliver Kano to APC in 2027 – Minister
https://bit.ly/3ABsoUs

Ondo Poll: IGP pledges adequate personnel, resources deployment
https://bit.ly/3O30QKM

Court remands man for alleged killing of teenager
https://bit.ly/4euZ6Vs

EPL Roundup: Aina, Ndidi suffer defeats as Chelsea, Arsenal draw in London derby
https://bit.ly/3O71XZO

Israeli-Palestine crisis: Tinubu seeks two-state solution
https://bit.ly/4ekovRP

Save us from terror group Lukarawas, Kebbi State begs CDS
https://bit.ly/40Iazhc

How Tax Reform Bills will boost revenue for tiers of govt, by panel
https://bit.ly/40HQ04l

Hamzat, Abiru to speak at public lecture
https://bit.ly/40Iult6

Gwandu seeks African unity in securing mobile spectrum at WRC-27
https://bit.ly/40IaxpA

‘We fight effects of climate change on African children’
https://bit.ly/3UK5d14

WMO concludes reaccreditation visit to NiMet’s RTC in Lagos
https://bit.ly/4fGmrED

Magodo hub for married women sleeping with younger men, Pretty Mike alleges
https://bit.ly/3Z3TbCw

Peter Okoye reacts to alleged song ownership by twin brother
https://bit.ly/4hGuvHm

DNA test more important than naming ceremony- Don Jazzy
https://bit.ly/4hFbPI1

How I wish to

"It is perplexing that he would elevate his untested, hypothetical proposal, which Nigerians soundly rejected during the 2023 Presidential Election..."

12/07/2024
HOTUNA: Wasu kwantainoni da Hukumar Kwastam ta k**a a Tashar Jiragen Ruwa ta Onne da ke Jihar Ribas, maƙare da mak**ai d...
01/07/2024

HOTUNA: Wasu kwantainoni da Hukumar Kwastam ta k**a a Tashar Jiragen Ruwa ta Onne da ke Jihar Ribas, maƙare da mak**ai da kodin.

📸: Daily Trust| Facebook

21/06/2024

🗞️ Wani rahoto da aka fitar a ranar Laraba yace, mayakan masu ikrarin jihadi da s**a jima suna addabar kasashen yankin sahel mai fama da tashe-tashen hankula sun kafa sansani a shiyar arewa maso yammacin Najeriya bayan da s**a ketaro daga jamhuriyar Benin, wani sabon salo da kungiyoyin ke dauka a kasashe masu arziki dake gabar tekun yammacin Afirka.

10/11/2023

Manyan shari'o'in zaɓen Najeriya mafi bazata ya zuwa yanzu



10 Nuwamba 2023, 04:16 GMT

Kotun ɗaukaka ƙara a Najeriya na ci gaba da yanke hukunci a shari'o'in zaɓen 'yan majalisa da aka kai gabanta, bayan zaɓen 25 ga watan Fabrairu.

Ana dai yanke hukunce-hukuncen ne a rassan kotun na Abuja da Lagos kawai.

Kafofin labaran Najeriya sun ce umarnin mayar da shari'o'in zuwa waɗannan wurare da shugabar kotun ɗaukaka ƙara, Mai shari'a Monica Dongban-Mensem ta bayar tun da farko, ba ya rasa nasaba da ɗumbin ƙorafe-ƙorafe da adawar da jam'iyyu da 'yan takara s**a yi ta nunawa.

Sun dai yi zargin cewa alƙalan kotunan ƙararrakin zaɓe da s**a yi zamansu a jihohi, sun yi matuƙar karkata wani ɓangare a shari'o'in da s**a gudana

10/11/2023

Tirka-tirka tsakanin labour union/TUC da gwamnan jahar imo

Address

Jattu

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Yar arewa news posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share