19/08/2025
WEDDING O CLOCK 🤧😭Mummy: Zani kasuwa yanzu, karki budewa kowa Kofa sai Uncle Bashir kinji?
Nihal: Mummy Dan Allah ki barni ni kadai kice masa yayi zaman shi I can take care of myself.
Mummy: Me k**e nufi, Ina Neman Wanda zaizo ya tsaya dake har na dawo kice wai na barki ke Daya?
Nihal: Mummy please, zan iya zama ni kadai I won't open the door for anyone. Banason zama da Uncle Bashir, ko the other time ya....
Mummy: Yi mun Shuru, dama rashin kunyan ki ne yasa bakison sa tunda shi discipline master ne. Kanin babankin ne k**e korafi akansa? Bari na Kara ji mstw. Yana kan hanya saura ya kawo mun complain dinki.
Ta tafi ta barta a gida, bayan Yan mintuna sai gashi yazo, tana hango shi ta window gabanta ya Fadi. Dakyar ta Bude masa Kofa, Yana shigowa ransa a hade ya amsa gaisuwanta. Ta juya zata daki ya kira ta.
Uncle Bashir: Me kika fadawa Umman ki akaina?
Nihal: Babu.....ni ban fada mata komai ba.
Uncle Bashir: Shiga kitchen ki hado mun indomie da kwai.
Ta tafi ta hado masa ta koma daki ta rufe Kofa, da ya gama ci ya je gaban dakin ya buga kofar. Tana jinsa taki budewa.
Uncle Bashir: Zaki Bude kofar Koko sai na fasa kofar nazo inda k**e mara kunya kawai. Shekarunki Basu wuce 12 ba Amma sai rashin kunya.
Ta tashi cikin tsoro ta Bude ya shiga dakin.
Nihal: 13 ne Uncle Bashir Daman wanka zanyi.....
Uncle Bashir: Sai me toh? Ki shiga wankan mana na Hana ki ne?
Nihal: Bazan iya ba sai ka bar dakin.
Ya tashi yayi murmushi, a zaton ta barin dakin zaiyi. Sai ya janyo kofar ya rufe da key, ya janyo ta da karfi ya tube mata kayan jikinta gabadaya tana ihu.
Uncle Bashir: Kina Yar karama na maki wanka b***e yanzu, shiga muje.
Tana hawaye jikinta na bari ya shiga bathroom din da ita ya ja kofar.
************
Bayan wata biyu Maman Nihal ta fita ta dawo ta sameta a yashe a kasan toilet cikin jini tayi rushing dinta zuwa asibiti. Nan aka tabbatar mata da damuwa ne yamata yawa sannan ciki ne da ita Amma ya zube. Ta kasa zaune ta kasa tsaye, kuka take kamar ranta