22/05/2026
Wani da ya zo gurina yana faɗa min cewa lokacin da ya je madina, Kabarin Shugaba, yana ta Addu'a, sai wani balarabe ya zo gurinshi yana Korararshi yana cewa Did'a Bid'ah, sai mutumin Yace masa "malam Ka rabu da ni, Kudina na sa na zo nan saboda in yi bod'ah, nan take yace zan ci ubanka.....
Ya kamata masu wa'azi su rika Hikima wajen Isar da sako, kada a rika fahimtarsu a maƙoya Annabi.
Muna godiya