19/04/2025
LADAN DA AKE SAMU BAYAN AN GAMA SADUWA DA IYALI.
Daga Zainab Muhammad Bello.
An ruwaito cikin littafin shifa’u sudur” cewa Annabi
(SAW) yace idan mace ta shiga cikin shaanin hidimar
mijinta ko tayi kwalliya domin neman yardar sa.
ALLAH (SWT) zai rubuta mata lada guda goma kuma ya daukaka mata darajarta idan mijinta ya kirata tayimasa biyayya har ta dauki ciki zata kasance tanada ladan mai yin azumi da salloli dare kullum a wajen daukaka kalmar ALLAH wato jihadi”.
A’isha(RA) tace hakika an baiwa mata alheri masu yawa to menene ku agareku maza?
Sai annabi(SAW) yayi
dariya yace “Babu wani mutum da ya riki hannun matarsa da nufin yin jima’i da ita sai ALLAH(SWT) yarubuta masa kyawawn ayyuka guda biyar idan yahada wuya da ita yanada lada guda goma idan ya
sumbacceta (kiss) yanada lada guda ashirin idan ya sadu da ita ALLAH (SWT) zai bashi ladan da yafi duniya da abunda yake cikinta idan yatashi domin
yin wankan (janaba) ruwan wankan bai gudanaba a wani bangaren jikinsa sai an shafe zunubansa a kuma daukaka masa darajarsa.
Ana bashi ladan abinda yafi duniya harda abinda ke cikinta saboda wannan wankan da yayi kuma ALLAH (SWT) yana
yima mala’ikunsa kirari yana cewa
((‘ku dubi bawanaacikin dare mai sanyi yana wankan janaba ya
sakankance nine Ubangijinsa” to ina shaida muku na gafarta masa ”)).
ALLAH KA BAMU IKON SADUWA DA IYALANMU NA SUNNA.
Duk namijin da yasan baya iya kai 25mnt zan baka magani fisabillah kahada da kanka wlh zaka iya fiye da 3omnt
Da farko zaka samu
Kanufari,citta,masoro,kimba,faskwari,kulla,Jan kajiji,farin magani, dan bashanana,ciyawar kashe zaki,saiwar zogale, farin mauro,tafarnuwa, barkono kadan
Dukkansu ake hadawa ayi yajinsu
Idn yayi laushi ana shan rabin karamin chokali a miya ko nama gashshe ko abinci saura minti 30 kafin kaje ga uwar gida
Wannan yanayi sosai na Baku fisabillah.